Najeriya a Yau
Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Categories: News & Politics
Add to My List
Listen to the last episode:
Send us a textBayanai na kara bayyana game da wani hari da Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta kai a kan wasu kauyuka biyu na Karamar Hukumar Maradun ta Jihar Zamfara, wanda ya yi sanadin mutuwar farar hula akalla 15.Wadanda suka shaida faruwar lamarin dai sun ce sojojin sun kai hari da jirgi mai saukar ungulu ne a kauyukan biyu wadanda ’yan bindiga suka kaiwa hari .Wannan na zuwa ne makonni kusan uku bayan da Rundunar Sojin Kasa ta Najeriya ta kai wani harin irin wannan a Karamar Hukuma...
Previous episodes
-
712 - Yadda "Sojoji Suka Kashe Farar Hula" A Karo Na Biyu A Wata Guda Mon, 13 Jan 2025
-
711 - Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Samun Wadataccen Abinci Thu, 09 Jan 2025
-
710 - Amfanin Komawa Makaranta A Ranar Da Aka Bude Bayan Hutu Tue, 07 Jan 2025
-
709 - Yadda Ma’aikata Za Su Daina Jira Kafin Shigowar Albashin Watan Janairu Mon, 06 Jan 2025
-
708 - “Makomar Bangaren Ilimi A 2025 Tana Cikin Hadari” Fri, 03 Jan 2025
-
707 - Halin Da Matsalar Tsaro Ya Jefa Wasu Alummomin Arewa A Shekarar 2024 Thu, 02 Jan 2025
-
706 - Yadda Takkadama Ta Kanannande Siyasar Kananan Hukumomi A Shekarar 2024 Tue, 31 Dec 2024
-
705 - Yadda ’Yan Najeriya Suka Jure Wa Matsin 2024 Mon, 30 Dec 2024
-
704 - Gaskiyar Lamari Game Da Harin Sojoji Kan Al’umma A Sakkwato Fri, 27 Dec 2024
-
703 - Dalilan Da Suka Sa Ake Gudanar Da ‘’Boxing Day’’ A Ranar 26 Ga Disamba Thu, 26 Dec 2024
-
702 - Abin Da Ya Sa ’Yan Sanda Suke Kama Mutanen Da Ba Su Ji Ba, Ba Su Gani Ba Tue, 24 Dec 2024
-
701 - Gaskiyar Lamari Game Da Harin Sojoji Kan Al’umma A Sakkwato Mon, 23 Dec 2024
-
700 - Yadda Direbobi Suke Zaman Kashe Wando A Tasha Fri, 20 Dec 2024
-
699 - Hadarin Da Ke Tattare Da Aiwatar Da Kasafin Kudi Biyu A Lokaci Guda Thu, 19 Dec 2024
-
698 - Yadda Tamowa Ke Yaduwa Kamar Wutar Daji a Katsina Tue, 17 Dec 2024
-
697 - Rayuwar Maza Masu Fama Da Matsalar Rashin Haihuwa Mon, 16 Dec 2024
-
696 - Yadda Ya Kamata Alaka Ta Kasance Tsakanin 'Yan Sanda Da Al'umma Fri, 13 Dec 2024
-
695 - Dalilan Da Suka Sa Farashin Albasa Yayi Tashin Gwauron Zabo Thu, 12 Dec 2024
-
694 - Yadda Matsalar Cin Zarafin Mata Ta Zama Karfen Kafa A Najeriya Tue, 10 Dec 2024
-
693 - Kuncin Da Marasa Lafiya Suke Ciki Sakamakon Tsadar Magani Mon, 09 Dec 2024
-
692 - Abin Da Ya Sa Ake Hana ’Yan Najeriya Fadin Albarkacin Bakinsu Fri, 06 Dec 2024
-
691 - ‘Karambanin’ Malamai Kan Ƙudurorin Harajin Tinubu Thu, 05 Dec 2024
-
690 - Dalilin Ƙulla Yarjejeniyar Gwamnatin Kaduna Da ’Yan Ta’adda Tue, 03 Dec 2024
-
689 - Dalilan Yawaitar Gobara A Lokacin Hunturu Mon, 02 Dec 2024
-
688 - Kalubalen Da Iyaye Ke Fuskanta Wajen Tarbiyyan 'Ya'yan Su Fri, 29 Nov 2024
-
687 - Matakan Da Manoman Jihar Taraba Suka Dauka Kan 'Yan Ta'adda Thu, 28 Nov 2024
-
686 - Abin Da Ya Sa Mutanen Tudun Biri Suka Juya Baya Ga ₦33B Tue, 26 Nov 2024
-
685 - Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da CNG Mon, 25 Nov 2024
-
684 - Tasirin Rancen Naira Tiriliyan 138 A Rayuwar ’Yan Najeriya Fri, 22 Nov 2024
-
683 - Yadda Cutar Amai Da Gudawa Ta Yi AjalinMutum 25 A Sakkwato Thu, 21 Nov 2024
-
682 - Me Ya Sa Ake Daukar Masu Kwarewar Aiki A Bar Masu Digiri? Tue, 19 Nov 2024
-
681 - Kalubalen DaZai Yi Wa Zababben Gwamnan Jihar Ondo Dabaibayi Mon, 18 Nov 2024
-
680 - Shirin Da Masu Ruwa Da Tsaki Suka Yi Kan Zaben Ondo. Fri, 15 Nov 2024
-
679 - Yadda Za A Kauce Wa Gadon Ciwon Suga Thu, 14 Nov 2024
-
678 - Hanyoyin Hana Lalata Turakun Rarraba Wutar Lantarki. Tue, 12 Nov 2024
-
677 - Dalilan Durkushewar Kananan Sana’o’i Da Hanyoyin Magance Su Mon, 11 Nov 2024
-
676 - Me Zai Faru Bayan Cikar Wa’adin Da Lakurawa Suka Bai Wa Sakkwatawa? Fri, 08 Nov 2024
-
675 - Me Nasarar Shugaban Amurka Donald Trump Yake Nufi Ga Najeriya? Thu, 07 Nov 2024
-
674 - Shin Addu’oi Kadai Najeriya Take Bukata Don Ficewa Daga Matsaloli? Tue, 05 Nov 2024
-
673 - Abin Da Ya Kamata A Yi Da Kananan Yara Masu Zanga-Zanga Mon, 04 Nov 2024
-
672 - Yadda Dawo Da Wutar Lantarki Zai Sauya Wasu Sassan Arewa Fri, 01 Nov 2024
-
671 - “Matsin Tattalin Arziki Ya Sa Ba Na Iya Aikina Yadda Ya Kamata” Thu, 31 Oct 2024
-
670 - Dalilan Da Ake Cin Zarafin ‘Yan Najeriya Tue, 29 Oct 2024
-
669 - Ko Wadanne Dalilai Ne Ke Sanya Wasu ‘Yan Najeriya Ajiye Ababen Hawan Su? Mon, 28 Oct 2024
-
668 - Kuncin Da Arewa Ta Shiga Sakamakon Rashin Wutan Lantarki Fri, 25 Oct 2024
-
667 - Ko Garambawul Din Da Tinubu Ya Yi Zai Kawo Wa ’Yan Najeriya Sauki? Thu, 24 Oct 2024
-
666 - Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da CNG Tue, 22 Oct 2024
-
665 - Sai Da Kudi Mai Yawa Za Ku Iya Cin Abinci Mai Gina Jiki? Mon, 21 Oct 2024
-
664 - Faduwar Tanka A Jigawa: “Mun Kasa Cin Abinci Tun Da Abin Ya Faru”. Thu, 17 Oct 2024
-
663 - Fashewar Tankar Mai: Asarar Da Al’ummar Majiya Suka Tafka Fri, 18 Oct 2024
Show more episodes
5