Muhallinka Rayuwarka
RFI Hausa
Radio: RFI Hausa
Categories: News & Politics
Listen to the last episode:
Shirin wannan mako zai ba da hankali ne a kan yadda Najeriya ta kasance akan gaba a fagen noman masara a daukacin yankin yammacin Afrika, inda kasar ke samar da sama da kashi 48 na masarar da ake nomawa a yankin.
Mafi yawan masarar da ake nomawa a kasar, na fitowa ne daga yankin arewacin kasar, musamman jihohin Bauchi, Kaduna, Borno, Naija da Taraba da kuma wasu ‘yan kalilan din jihohin kudu maso yammacin kasar.
Previous episodes
-
221 - Najeriya ta kasance kan gaba a fagen noman masara a yankin yammacin Afrika Sat, 23 Mar 2024
-
220 - Shiri na musamman kan yadda bangaren noma ya fuskanci matsaloli a Najeriya Sat, 16 Mar 2024
-
219 - Yadda wasu suka rungumi sana'ar kiwon Dodon kodi a yankin Naja Delta Sat, 24 Feb 2024
-
218 - Halin da yankunan da suka gamu da iftila’in ambaliya ke ciki a Najeriya Sat, 10 Feb 2024
-
217 - Gwamnatin Najeriya ta kudiri aniyar amfani da noman alkama don samar da aikin yi Mon, 29 Jan 2024
-
216 - Hasarar da manoma suka samu a yayin girbin kayayyakin da suka noma a Najeriya Sat, 20 Jan 2024
-
215 - Hukumar hasashen yanayin Najeriya ta ce za a fuskanci bahagon yanayi a kasar Mon, 15 Jan 2024
-
214 - Yadda manoman Najeriya suka tafka hasara a daminar bana Sun, 31 Dec 2023
-
213 - Koma bayan da manoman Najeriya suka samu a kakkar girbi na Shekara ta 2023 Sat, 18 Nov 2023
-
212 - Amurka da Norway za su tallafawa manoman Afirka da dala miliyan 70 Sat, 04 Nov 2023
-
211 - Yadda aka horas da manoma dabarun yaki da matsalar dumamar yanayi a Najeriya Sat, 28 Oct 2023
-
210 - Yadda 'yan kasuwa ke sayen kayan abinci domin jiran kazamar riba Sat, 21 Oct 2023
-
209 - Yadda sauyin yanayi ke haddasa wutar daji da kafewar koguna sakamon tsananin zafi Sat, 07 Oct 2023
-
208 - Hasashen daukewar damuna da wuri na shirin haddasa matsala ga Manoman Najeriya Sat, 23 Sep 2023
-
207 - Tsadar taki ya haddasa koma baya a harkokin noma a Najeriya Sat, 16 Sep 2023
-
206 - Kamaru ta sako ruwan madatsar lagdo wanda ya janyo asarar kama daga rayuka da dukiyoyi Sat, 09 Sep 2023
-
205 - Rawar da mata ke takawa a bangaren noma a Najeriya Sun, 20 Aug 2023
-
204 - Bankin raya Afirka na shirin tallafawa manoma a Najeriya Sun, 13 Aug 2023
-
203 - Muhallinka Rayuwarka: Matakin gwamnatin Najeriya kan samar da abinci Sat, 22 Jul 2023
-
202 - Matsalar zaizaiyar kasa na ciwa mazauna birnin Calabar tuwo a kwarya Sat, 24 Jun 2023
-
201 - Shiri na musamman kan yadda ake amfani da fasahar AI a bangaren noma da kiwo Sun, 18 Jun 2023
-
200 - Karancin ruwan sama da yadda noman masara ke fuskantar kalubale Sun, 11 Jun 2023
-
199 - Akwai yuyuwar samun ambaliyar ruwa a Najeriya a daminar bana-NIMET Sun, 04 Jun 2023
-
198 - Yadda tsananin zafin rana ke wa jikin dan adam illa Sun, 28 May 2023
Show more episodes
5